Shugaban kasa Muhammadu Buhari Zai Bude Matatar Man Fetir Ta Dangote - Android Pols - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Shugaban kasa Muhammadu Buhari Zai Bude Matatar Man Fetir Ta Dangote - Android Pols

 



Mataimaki na musamman ga shugaban kasa Muhammad Buhari kan kafafen sada zumunta, Bashir Ahmad ne, ya wallafa a shafinsa na Twitter.


Ya ce shugaba Buhari zai jagoranci kaddamar da matatar man ma fi girma a nahiyar Afrika, wadda za'a rika tace ganga dubu 650 a kowacce rana.


Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel