Shugaban kasa Muhammadu Buhari Zai Bude Matatar Man Fetir Ta Dangote - Android Pols

 



Mataimaki na musamman ga shugaban kasa Muhammad Buhari kan kafafen sada zumunta, Bashir Ahmad ne, ya wallafa a shafinsa na Twitter.


Ya ce shugaba Buhari zai jagoranci kaddamar da matatar man ma fi girma a nahiyar Afrika, wadda za'a rika tace ganga dubu 650 a kowacce rana.


Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post