Breaking News
Siyasa
INEC na duba yiwuwar ɗage zaɓen gwamna zuwa ranar 18 ga watan Maris
Wednesday, March 8, 2023
0
Jaridar DailyTrust ta rawaito cewa hukumar zaɓe ta ƙasa INEC na shirin ɗaukar matakin ne domin samun isasshen lokacin daidaita na'urar BVAS yadda zata yi aiki a zaɓen na gwamnoni da ƴan majalisun jiha.
Shin yaya kuke ganin idan an dage zaben, shin hakan yana nuna dama Hukumar ta INEC ba ta yi shirin da ta ke cewa ta yi ba?
Previous article
Next article
Leave Comments
Post a Comment