Ana Samun karuwar yiwa mata kaciya a Najeriya, masana sun bayyana illolin yiwa mata kaciya


Wasu kungiyoyin kare hakkin dan Adam sun koka kan yadda kaciya ga mata ya cigaba da samun wurin zama a Najeriya.


A cikin wannan bidiyon za ku ji yadda masana lafiya suka bayyana illolin dake haifarwa ga matan da aka yi musu kaciya.



Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post