An sace wayar tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo wajen wani taro da aka yi a Abuja


Sanata Shehu Sani ya bayyana haka a shafin sa na Twitter. 


Sani ya yi nuni da cewa, akwai tsauraran matakan tsaro a wurin taron amma a hakan aka samu wani ya keta “layin tsaro” don sace wayar. 


Wannan ya faru ne a ranar, 6 ga Oktoba, a wajen kaddamar da littafin tarihin rayuwar marigayi Gwamna Solomon Lar.



Related
Previous article
Next article

Ads Atas Artikel

Ads Tengah Artikel 1

Ads Tengah Artikel 2

Ads Bawah Artikel