Matsalar Rashin Tsaro Na Kara Tabarbare A Kaduna



Yadda Ƴan bindiga suka rika rusa bangon ɗakunan mutane suka sace mutum goma 13  a Kaduna  


Mazauna unguwar Gimbiya dake Sabon Tasha, garin Kaduna sun tashi da safiyar Alhamis cikin tashin hankali bayan wasu ƴan bindiga sun afka musu cikin daren Laraba.


KARANTA: Gwamnatin Kano Ta Fitar Da Ranar Yin Muqabala Da Sheikh Abdul-Jabbar

KARANTA: Shin Kun San Cewa Zaku Iya Amfani Da Bawon Ayaba Ku Wanke Hakoran Ku Suyi Haske?

KARANTA: El-Rufai Ya Bada Umurnin Rufe Makarantu 13 a Kaduna Litinin,


Jaridar Libert ta rawaito cewa, Maharan sun afka wa wannan unguwa ne cikin dare suna harbe-harbe ta ko ina don tsorata mutane sannan suka dunguma zuwa gidajen mutane suna sace su.


” Wannan salo na yin garkuwa da mutane ya bamu tsoron gaske, domin don ka garkame gidan ka da kwaɗo ko ka saka waya a saman katangar duk ba wani abin damuwa ba ne gare su. Katanga suke fasawa ko kuma ma bangon ɗakin ka ta waje sai su rusa shi su shigo maka daki.

Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post