El-Rufai Ya Bada Umurnin Rufe Makarantu 13 a Kaduna Litinin,



KARANTA: Wata Mata Ta Yanke Azzakarin Mijinta Ta Soye Shi

KARANTA: Mulkin Soja Ake Yi A Kaduna Ba Dimokuradiyya Ba, Isa Ashiru

KARANTA: Yan bindiga sun sace jarirai a Zaria


Mutanen jihar Kaduna musamman dalibai na mkarantun frimare da sakandare na cikin mawuyacin hali na Rashin tsaro musamman a jihar da ke arewa maso yamma na barazanar kawo cikas ga tsarin karatun daliban domin kare afkuwar hare-haren a gaba kan dalibai. 


Gwamnatin jihar Kaduna ta dauki matakin rufe wasu makarantu a jihar ta bada umurnin rufe wasu makarantu 13 nan take a wurare daban-daban a jihar, The Cable ta ruwaito. 


Shugaban sashin kula da ingancin kayayyaki na ma'aikatar ilimi na jihar Kaduna, Umma Ahmed ce ta fitar da sanarwa. Sace dalibai da aka yi a baya-bayan nan ya janyo zanga-zanga a Kaduna.

Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post