Innalillahi Wa'inna Ilaihin Rajiun: Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu - Android Pols - latest news, natural remedies, and entertainment

Innalillahi Wa'inna Ilaihin Rajiun: Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu

Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu
Fatima Bintu Dadi kowa 


Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu 


Allahu Akbar! Allah ya yi wa Fatima Yakasai (Bintu ta cikin shirin 'DaÉ—in Kowa' na Arewa 24 TV) rasuwa a ranar Lahadi. 


Yan uwan marigayiya Bintu Dadin Kowa sun tabbatar wa da Freedom Radio rasuwarta, kuma ana sa ran za a yi jana’izarta a Kano a yammacin Lahadi. 


Jama'a na ci gaba da bayyana alhinin su kan rasuwar jaruma Fatima, musamman abokan aikinta irin su Fauziyya D Sulaiman wacce ta bayyana rasuwar Fatima ta shirin Dadinkowa mai dogon Zango a matsayin babban rashi. 


Muna addu’ar Allah ya gafarta mata amin.


Related Posts:
Previous article
Next article

Leave Comments

Post a Comment

Iklan Atas Artikel

Iklan Tengah Artikel 1

Iklan Tengah Artikel 2

Iklan Bawah Artikel