Innalillahi Wa'inna Ilaihin Rajiun: Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu

Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu
Fatima Bintu Dadi kowa 


Fitacciyar jaruma a shirin Dadin Kowa Fatima Yakasai Ta Rasu 


Allahu Akbar! Allah ya yi wa Fatima Yakasai (Bintu ta cikin shirin 'Daɗin Kowa' na Arewa 24 TV) rasuwa a ranar Lahadi. 


Yan uwan marigayiya Bintu Dadin Kowa sun tabbatar wa da Freedom Radio rasuwarta, kuma ana sa ran za a yi jana’izarta a Kano a yammacin Lahadi. 


Jama'a na ci gaba da bayyana alhinin su kan rasuwar jaruma Fatima, musamman abokan aikinta irin su Fauziyya D Sulaiman wacce ta bayyana rasuwar Fatima ta shirin Dadinkowa mai dogon Zango a matsayin babban rashi. 


Muna addu’ar Allah ya gafarta mata amin.


Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post