Allura Cikin Ruwa: Fatima Ta Bayyana Kadan Daga Cikin Halinta Ga Wadanda Za Su Nemi Aurenta

Fatima M Bashir
Fatima M Bashir


Allura Cikin Ruwa: Fatima Ta Bayyana Kadan Daga Cikin Halinta Ga Wadanda Za Su Nemi Aurenta 


Matashiyar ta wallafa kadan daga cikin halayyarta a shafinta na Twitter wanda hakan ke nuna tallata kanta take yi ga samari. 


Ga abubuwan da ta bayyana game da halayenta kamar haka;


Inason kwalliya koda yaushe 

But bana shigar banxa 


Inada masifar kishi 

But akan abinda nakeso 


Inada saurin fushi 

But banida fada sosai 


Banida hassada koh bakin ciki 

But inason mutum mai sirri ♥️💯


Am very simple ga wanda ya..


Shin akwai wanda wadannan halayen suka yi daidai da raayinsa kan wannan Matashiyar? 

Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post