Da na hadu da Kwankwaso sai na kwada masa mari: Inji tsohon gwamna Ganduje - Android Pols

 

Tsohon gwamna Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce da ya hadu da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso a Fadar shugaban kasa sai ya mare shi


Yayin da yake ganawa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan ganawa da Tinubu Ganduje ya bayyanawa shugaban kasa damuwar sa kan rushe gine-ginen da akayi ba bisa ka'ida ba da gwamna Abba Kabir Yusuf keyi.

Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post