Ina Kira Ga Duk Wani Masoyina Ya Zabi Gawuna a matsayin Gwamnan Kano - Aisha Humaira


Ina bawa Duk Wani masoyina Umarni ya Zabi Dr Nasiru Yusuf Gawuna Ranar Zabe, Aisha Humaira. 


Jarumar ta bayyana hakan ne a wani faifan bidiyo da ta wallafa a shafinta na Instagram. 


Ga cikakken bidiyon kamar haka. 


Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post