HomeCelebrities Ina Kira Ga Duk Wani Masoyina Ya Zabi Gawuna a matsayin Gwamnan Kano - Aisha Humaira bySuleiman Inuwa -March 07, 2023 Ina bawa Duk Wani masoyina Umarni ya Zabi Dr Nasiru Yusuf Gawuna Ranar Zabe, Aisha Humaira. Jarumar ta bayyana hakan ne a wani faifan bidiyo da ta wallafa a shafinta na Instagram. Ga cikakken bidiyon kamar haka. [Related Posts] Tags: Celebrities Siyasa Facebook Twitter