BIDIYO - Jaruma Rashida Mai Sa'a Ta Ja Kunnen Ganduje Akan 'Yan Adaidaita Sahu


A cikin wani faifan bidiyo da ta wallafa a shafinta na instagram Jarumar ta gargadi Kunnen Ganduje cewa Indai ana so APC ta ci zabe a Kano to bai kamata a takurawa 'yan Adaidaita Sahu ba.


Idan kuma har Ganduje yana son Gawuna ya ci zabe to ya zama lallai a sakarwa yan Adaidaita Sahu mara. 


Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post