Cikin Hotuna: Hisbah tayi Arangama da wani Matashi da ya Rikide Zuwa A'isha

 


KARANTA: Yan Bindiga Sun Kashe Babban Dan Sarkin Kontagora A Jihar Niger

KARANTA: Sarkin Kano ya tsallake Rijiya da baya sakamakon matsalar injin da jirgin Max Air ya samu

KARANTA: An Kashe Makiyayi Daya da Shanu 52 A Sabon Harin Filato


Rundunar Hisbah ta Jihar Kano ta yi Arangama da wani Matashi  Mai Suna Idris da ya Rikide Zuwa A'isha.


Jami'an na yan sanda sunyi nasarar cafke matashin ne a farautar da suke yi domin kamo matasa mara sa ji. Kamar yadda shafin gidan Radio Aminci ya wallafa a shafin su na Facebook. 




Suleiman Inuwa

I am a professional website developer and also an SEO expert.

Post a Comment

Previous Post Next Post